Abuja (IQNA) A harin da 'yan sandan Najeriya suka kai kan mahalarta muzaharar Arbaeen a birnin Zariya, an jikkata da dama daga cikinsu.
Lambar Labari: 3489762 Ranar Watsawa : 2023/09/05
Tehran (IQNA) Babban Masallacin Kwalejin Jihar Kaduna da ke Najeriya ya bayar da tallafin shinkafa da tsabar kudi Naira 577,000 ($1,333) ga mabukata.
Lambar Labari: 3488138 Ranar Watsawa : 2022/11/07
Tehran (IQNA) Kungiyar Amnesty Int, ta bukaci a yi bincike bayan jami’an gidan yari a Kaduna suka sanar da cewa fursinoni hudu ne suka mutu a boren da suka yi a ranar Talatar da ta gabata.
Lambar Labari: 3484682 Ranar Watsawa : 2020/04/05
Kotun kaduna ta sake dage sauraren shari'ar sheikh Ibrahim zakzaky da mai dakinsa malama Zinat.
Lambar Labari: 3484553 Ranar Watsawa : 2020/02/24
Tehran – (IQNA) babbar kotun koli da ke Kaduna najeriya ta saki ‘yan uwa musulmi 91 da ake tsare da su tsawon fiye da shekaru hudu.
Lambar Labari: 3484549 Ranar Watsawa : 2020/02/22
Kotun da ke sauraren shari’a Sheikh Zazaky da mai dakinsa ta sake dage zaman sauraren shari’ar har makon karshe na wannan wata.
Lambar Labari: 3484493 Ranar Watsawa : 2020/02/07
Bangaren kasa da kasa, an sanar ad sakamakon gasar kur’ani ta Najeriya da ta gudana a jihar Lagos.
Lambar Labari: 3484429 Ranar Watsawa : 2020/01/18
Daya daga cikin malaman makarantun kur’ani a Najeriya ya yi kira ga masu hali da su taimaka ma Wadannan makarantu.
Lambar Labari: 3484366 Ranar Watsawa : 2020/01/01
Bangaren kasa da kasa, bisa umarnin kotu an mayar da sheikh Zakzaky zuwa gidan kason Kaduna.
Lambar Labari: 3484295 Ranar Watsawa : 2019/12/06
Bangaren kasa da kasa, an sake gano wani wuri da ake horar da kangararru a cikin jihar Kaduna.
Lambar Labari: 3484174 Ranar Watsawa : 2019/10/20
Bangaren kasa da kasa, kotun Kaduna ta sake dage sauraren shari'ar sheikh Ibrahim Zakzaky da aka gudanar a yau a birnin.
Lambar Labari: 3483854 Ranar Watsawa : 2019/07/18
Bangaren kasa da kasa, kotun tarayya da ke Kaduna a rewacin najeriya ta yi watsi da karar da sheikh Ibrahim Zakzaky ya shigar a kan kisan gillar Zaria.
Lambar Labari: 3481677 Ranar Watsawa : 2017/07/07
Bangaren kasa da kasa, wata majami’ar mabiya addinin kirista ajahar kaduna da ke tarayyar Najeriya tana bayar da abincin buda baki ga mabiya addinin musulunci.
Lambar Labari: 3481586 Ranar Watsawa : 2017/06/06
Bangaren kasa da kasa, wasu majiyoyi a harkar muslunci a Najeriya sun ce gwamnatin jahar Kaduna za ta karbi shekh Ibrahim Zakzaky domin yi masa shari'a a jahar.
Lambar Labari: 3481241 Ranar Watsawa : 2017/02/18
Bangaren kasa da kasa, Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Human Right watch ta bukaci gwamnatin Nigeria ta saki shiekh Ibrahim El-Zakzaky shugaban yan shia na kungiyar harka islamia ko kuma Isalamic Movement in Nigeria IMN a takaice.
Lambar Labari: 3481038 Ranar Watsawa : 2016/12/15
Bangaren kasa da kasa, a daiai lokacin da ake gudanar da tarukan maulidin amnzon Allaha kasashe daban-daban an Afirka da kuma Keshmir, an nuna goyon baya ga sheikh Zakzaky.
Lambar Labari: 3481031 Ranar Watsawa : 2016/12/13
Bangaren kasa da kasa, bayanai daga Najeriya sun jami’an tsaron kasar sun canja wa sheikh Ibrahim Zakzaky wurin da ake tsare da su zuwa wani wuri na daban da ba a sani ba.
Lambar Labari: 3481025 Ranar Watsawa : 2016/12/11
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin jihar Kaduna a tarayyar Nigeria ta fitta wani rahoto a yau Litinin wanda ya nuna cewa harka Islamiya ta Sheikh Ibrahim El-Zazzaky ta yan tawaye ne.
Lambar Labari: 3481007 Ranar Watsawa : 2016/12/06
Bangaren kasa da kasa, Abdullahi Ganduje gwamnan jahar Kano ya sanar da cewa mabiya mazhabar shi’a bas u da hakkin gudanar da wani taro sai sun samu izini daga jami’an tsaro.
Lambar Labari: 3480960 Ranar Watsawa : 2016/11/21
Bangaren kasa da kasa, jami'an tsaron gwamnatin Najeriya sun kai farmaki kan wata Husainiyar mabiya mazhabar shi'a tare da rusheta baki daya.
Lambar Labari: 3480950 Ranar Watsawa : 2016/11/18